Kun ga masu kishi:manyan yan' kabilar yarabawa suna can suna taron hadin kawunan su

 Shugabannin Yarabawa sun yi taron Æ™ara haÉ—in

kansu

An kammala taro game da ƙara hadin kan Yarbawa

da kuma kawo ci gaban matasa a wannan shiryar

kudu maso yammaci.


taron da aka gudanar ranar Lahadi ya ƙunshi har da

shugabannin Hausawa da Fulani mazauna yankin

domin neman ƙara haɗin kansu ga samar da tsaro

da zaman lafiya a yankin na Yarabawa

Al'ummar Owu wadanda suka shirya taron sun

tabbatar da cewa dole a tafi da matasa in har ana

neman kawo ci gaba a al'umma.

Tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo da

gwamnan jihar Osun Adegboyega Oyetola da

Basarake Oba Adekunle Hammed Makama wanda

ya kira taron sun nemi a raya harkokin al'adu da na

matasa.

Sauran mahalarta taron sun hada da Sarkin Fulani

na jihar Legas, Alhaji Muhammad Abubakar

Bambado II.

Post a Comment

Your comment will be directly sent to the website developer.

Previous Post Next Post