Muna fuskantar barazanar tsaro:daular Larabawa ta fadawa duniya

 Daular larabawa ta ce tana fuskantar hare-hare ta

intanet bayan Æ™ulla alaÆ™a da Isra’ila



Gwamnatin HaÉ—aÉ—É—iyar Daular Larabawa ta ce ta fi

fuskantar hare-hare ta intanet bayan ƙulla alaƙar da

ta yi da Isra’ila a watan Satumba.

Muhammad Hamad al-Kuwaiti babban jami’in kula

da tsaro ta Intanet na Daular Larabawa ne ya

bayyana haka a Dubai a wani taron tsaro da

ƙasashen yankin ke gudanarwa.

Ya ce Æ™ulla alaÆ™a da Æ™asarsa ta yi da Isra’ila ya jefa

HaÉ—aÉ—É—iyar Daular Larabawa cikin fuskantar

barazanar daga mahara.

Sai dai jami’in bai yi cikakken bayani ba game da

hare-haren, ko an gano masu kutsen.

Post a Comment

Your comment will be directly sent to the website developer.

Previous Post Next Post